1Ubangiji yana mulki,
2Ubangiji mai girma yana a Sihiyona;
3Bari mu yabi girmanka da sunanka mai banrazana,
4Sarki mai iko ne, yana ƙaunar adalci
5Ku ɗaukaka Ubangiji Allahnmu
6Musa da Haruna suna cikin firistocinsa,
7Ya yi magana da su daga ginshiƙin girgije;
8Ya Ubangiji Allahnmu,
9Ku ɗaukaka Ubangiji Allahnmu