1Ubangiji yana mulki, bari duniya tă yi murna;
2Gizagizai da baƙin duhu sun kewaye shi;
3Wuta tana tafiya a gabansa
4Walƙiyarsa ta haskaka duniya;
5Duwatsu sun narke kamar kakin zuma a gaban Ubangiji,
6Sammai sun yi shelar adalcinsa,
7Dukan waɗanda suke bauta wa siffofi sun sha kunya,
8Sihiyona ta ji ta kuma yi farin ciki
9Gama kai, ya Ubangiji, kai ne Mafi Ɗaukaka a bisa dukan duniya;
10Bari masu ƙaunar Ubangiji su ƙi mugunta,
11An haskaka haske a kan masu adalci
12Ku yi farin ciki a cikin Ubangiji, ku da kuke masu adalci,