1Ya kafa harsashinsa a kan dutse mai tsarki.
2Ubangiji yana ƙaunar ƙofofin Sihiyona
3Ana faɗin abubuwa masu ɗaukaka game da ke
4“Zan lissafta Rahab
5Tabbatacce, game da Sihiyona za a ce,
6Ubangiji zai rubuta a littafin sunayen mutanensa,
7Yayinda suke kaɗe-kaɗe za su rera,