We Believe JesusFé, Esperança e Nova Vida

Zabura 88

Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ · hauçá

← Zabura 87 Zabura Zabura 89 →

1Ya Ubangiji, Allah wanda ya cece ni,

2Bari addu’ata ta zo a gabanka;

3Gama raina yana cike da wahala

4An lissafta ni cikin waɗanda suka gangara zuwa cikin rami;

5An ware ni tare da matattu,

6Ka sa ni a ramin da yake can ƙasa

7Hasalarka tana da nauyi a kaina;

8Ka ɗauke abokaina na kurkusa daga gare ni

9idanuna ba sa gani sosai saboda baƙin ciki.

10Kakan nuna wa matattu ayyukanka na banmamaki ne?

11Ana furta ƙaunar a cikin kabari ne,

12An san ayyukanka masu banmamaki a wurin duhu ne,

13Amma ina kuka gare ka neman taimako, ya Ubangiji;

14Don me, ya Ubangiji, ka ƙi ni

15Tun ina ƙarami na sha wahala na kuma yi kusa in mutu;

16Hasalarka ta sha kaina;

17Dukan yini sun kewaye ni kamar rigyawa;

18Ka ɗauke abokaina da ƙaunatattuna daga gare ni;

← Zabura 87 Zabura Zabura 89 →