1Ya Ubangiji, Allah wanda ya cece ni,
2Bari addu’ata ta zo a gabanka;
3Gama raina yana cike da wahala
4An lissafta ni cikin waɗanda suka gangara zuwa cikin rami;
5An ware ni tare da matattu,
6Ka sa ni a ramin da yake can ƙasa
7Hasalarka tana da nauyi a kaina;
8Ka ɗauke abokaina na kurkusa daga gare ni
9idanuna ba sa gani sosai saboda baƙin ciki.
10Kakan nuna wa matattu ayyukanka na banmamaki ne?
11Ana furta ƙaunar a cikin kabari ne,
12An san ayyukanka masu banmamaki a wurin duhu ne,
13Amma ina kuka gare ka neman taimako, ya Ubangiji;
14Don me, ya Ubangiji, ka ƙi ni
15Tun ina ƙarami na sha wahala na kuma yi kusa in mutu;
16Hasalarka ta sha kaina;
17Dukan yini sun kewaye ni kamar rigyawa;
18Ka ɗauke abokaina da ƙaunatattuna daga gare ni;