1Ina misalin kyan wurin zamanka,
2Raina yana marmari, har yana suma,
3Har tsada ma ta sami gida,
4Masu albarka ne waɗanda suke zama a gidanka;
5Masu albarka ne waɗanda ƙarfinsu yana daga gare ka,
6Yayinda suke wuce ta Kwarin Baka,
7Suna ta ƙara ƙarfi,
8Ka ji addu’ata, ya Ubangiji Allah Maɗaukaki;
9Ka dubi garkuwarmu, ya Allah;
10Rana guda a filayen gidan sun fi
11Gama Ubangiji Allah rana ne da kuma garkuwa;
12Ya Ubangiji Maɗaukaki,