1Ya Allah, kada ka yi shiru;
2Dubi yadda abokan gābanka suke fariya,
3Da wayo suna ƙulle-ƙulle a kan mutanenka;
4Suna cewa, “Ku zo, bari mu hallaka su ɗungum a matsayin al’umma,
5Da zuciya ɗaya suka yi ƙulle-ƙulle tare;
6tentunan Edom da na mutanen Ishmayel,
7Gebal, Ammon da Amalek,
8Har Assuriya ma ta haɗa kai da su
9Ka yi musu abin da ka yi wa Midiyan,
10waɗanda suka hallaka a En Dor
11Ka mai da manyansu kamar Oreb da Zeyib,
12waɗanda suka ce, “Bari mu mallaki
13Ka mai da su kamar ɗan tsiron da kan karye, iska ta yi ta turawa, ya Allahna,
14kamar yadda wuta ke cin kurmi
15haka za ka kore su da iska mai ƙarfi
16Ka rushe fuskokinsu da kunya
17Bari su kasance cikin kunya da taƙaici;
18Bari su san cewa kai, wanda sunansa ne Ubangiji,