1Allah yana shugabanta cikin babban taro;
2“Har yaushe za ku kāre marasa adalci
3Ku tsare mutuncin marasa ƙarfi da marayu;
4Ku ceci marasa ƙarfi da masu bukata;
5“Ba su san kome ba, ba su fahimci kome ba.
6“Na ce, ‘Ku “alloli” ne;
7Amma za ku mutu kamar mutum kurum;
8Ka tashi, ya Allah, ka shari’anta duniya,