1Ya Allah, al’ummai sun mamaye gādonka;
2Sun ba da gawawwakin bayinka
3Sun zubar da jini kamar ruwa
4Mun zama abin reni ga maƙwabta,
5Har yaushe, ya Ubangiji za ka yi ta fushi? Har abada ne?
6Ka zuba fushinka a kan al’umman
7gama sun cinye Yaƙub
8Kada ka riƙe zunubai kakanni a kanmu;
9Ka taimake mu, ya Allah Mai Cetonmu,
10Don me al’ummai za su ce,
11Bari nishe-nishen ’yan kurkuku su zo gabanka;
12Ka sāka a cinyoyin maƙwabtanmu sau bakwai
13Sa’an nan mu mutanenka, tumakin makiyayarka,