We Believe JesusFé, Esperança e Nova Vida

Zabura 78

Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ · hauçá

← Zabura 77 Zabura Zabura 79 →

1Ya mutanena, ku ji koyarwata;

2Zan buɗe bakina da misalai,

3abin da muka ji muka kuma sani,

4Ba za mu ɓoye su wa ’ya’yanmu ba;

5Ya kafa ƙa’idodi wa Yaƙub

6don tsara na biye su san su,

7Ta haka za su dogara ga Allah

8Ba za su zama kamar kakanni kakanninsu ba,

9Mutanen Efraim, ko da yake suna da bakkuna,

10ba su kiyaye alkawarin Allah ba

11Suka manta da abin da ya aikata,

12Ya yi mu’ujizai a idanun kakanninsu

13Ya raba teku ya kuma bi da su ciki;

14Ya bishe su da girgije da rana

15Ya tsage duwatsu a cikin hamada

16ya fid da rafuffuka daga dutsen da ya tsaga

17Amma suka ci gaba da yin masa zunubi,

18Da gangan suka gwada Allah

19Suka yi magana a kan Allah,

20Sa’ad da ya bugi dutse,

21Sa’ad da Ubangiji ya ji su, ya yi fushi ƙwarai;

22gama ba su gaskata ga Allah ba

23Duk da haka ya ba da umarni ga sarari a bisa

24ya sauko da Manna wa mutanensa don su ci,

25Mutane suka ci burodin mala’iku;

26Ya saki iskar gabas daga sammai

27Ya sauko da nama a kansu kamar ƙura,

28Ya sa suka sauka a cikin sansaninsu,

29Suka ci har suka sami fiye da abin da ya ishe su,

30Amma kafin su juyo daga abincin da suka yi kwaɗayi,

31fushin Allah ya ƙuna a kansu;

32Duk da haka, suka ci gaba da yin zunubi;

33Saboda haka ya sa kwanakinsu suka ƙare a banza

34A duk sa’ad da Allah ya kashe su, sai su neme shi;

35Sun tuna cewa Allah ne Dutsensu,

36Amma sai su yi ta yin masa zaƙin baki,

37zukatansu ba sa biyayya gare shi,

38Duk da haka ya kasance mai jinƙai;

39Ya tuna cewa su naman jiki ne kawai,

40Sau da yawa sun tayar masa a cikin hamada

41Sau da sau suka riƙa gwada Allah;

42Ba su tuna da ikonsa,

43ranar da ya nuna mu’ujizansa a Masar

44Ya mai da kogunansu suka zama jini;

45Ya aika da tarin ƙudajen da suka cinye su,

46Ya ba da hatsinsu ga fāra,

47Ya lalace inabinsu da ƙanƙara

48Ya miƙa shanunsu ga ƙanƙara,

49Ya saki musu fushinsa mai zafi,

50Ya shirya hanya wa fushinsa;

51Ya bugi kowane ɗan fari na Masar,

52Amma ya fitar da mutanensa kamar garke;

53Ya bi da su lafiya ƙalau, don kada su ji tsoro;

54Ta haka ya kawo su iyakar ƙasa mai tsarki,

55Ya kori al’ummai a gabansu

56Amma suka gwada Allah

57Kamar kakanninsu suka zama marasa biyayya da marasa aminci,

58Suka ba shi haushi da masujadansu na kan tudu;

59Sa’ad da Allah ya ji su, ya yi fushi ƙwarai;

60Ya yashe tabanakul na Shilo,

61Ya aika da akwatin alkawarin ƙarfinsa zuwa bauta,

62Ya ba da mutanensa ga takobi;

63Wuta ta cinye matasansu maza,

64aka karkashe firistocinsu,

65Sa’an nan Ubangiji ya farka sai ka ce daga barcinsa,

66Ya kori abokan gābansa;

67Sa’an nan ya ƙi tentunan Yusuf,

68amma ya zaɓi kabilar Yahuda,

69Ya gina wurinsa mai tsarki kamar bisa,

70Ya zaɓi Dawuda bawansa

71daga kiwon tumaki ya kawo shi

72Dawuda kuwa ya zama makiyayinsu da mutuncin zuciya;

← Zabura 77 Zabura Zabura 79 →