1Na yi kuka ga Allah don taimako;
2Sa’ad da nake cikin damuwa, na nemi Ubangiji;
3Na tuna da kai, ya Allah, na kuma yi nishi;
4ka hana idanuna rufewa;
5Na yi tunani kwanakin da suka wuce,
6na tuna da waƙoƙina da dare.
7“Ubangiji zai ƙi ne har abada?
8Ƙaunarsa marar ƙarewa ta ɓace ke nan har abada?
9Allah ya manta yă yi jinƙai?
10Sai na yi tunani, “Zan yi roƙo saboda wannan,
11Zan tuna da ayyukan Ubangiji;
12Zan yi tunani a kan dukan ayyukanka
13Hanyoyinka, ya Allah, masu tsarki ne.
14Kai ne Allahn da yakan aikata mu’ujizai;
15Da hannunka mai ƙarfi ka fanshi mutanenka,
16Ruwaye sun gan ka, ya Allah,
17Gizagizai sun sauko da ruwa,
18Aka ji tsawanka a cikin guguwa,
19Hanyarka ta bi ta cikin teku,
20Ka bi da mutanenka kamar garke