1A cikin Yahuda an san Allah;
2Tentinsa yana a Salem
3A can ya kakkarya kibiyoyin wuta,
4Darajarka tana da haske,
5Jarumawa sun zube kamar ganima
6A tsawatawarka, ya Allah na Yaƙub,
7Kai kaɗai ne za a ji tsoro.
8Daga sama ka yi shelar hukunci,
9sa’ad da kai, ya Allah, ka tashi don ka yi shari’a,
10Tabbatacce fushinka a kan mutane kan jawo maka yabo,
11Ku yi alkawari wa Ubangiji Allahnku ku kuma cika su;
12Ya kakkarya ƙarfin masu mulki;