1Muna maka godiya, ya Allah,
2Ka ce, “Na zaɓi ƙayyadadden lokaci;
3Sa’ad da duniya da dukan mutanenta suka girgiza,
4Ga masu girman kai na ce, ‘Kada ku ƙara taƙama,’
5Kada ku ɗaga ƙahoninku gāba da sama;
6Ba wani daga gabas ko yamma
7Amma Allah ne mai yin shari’a,
8A hannun Ubangiji akwai kwaf
9Game da ni dai, zan furta wannan har abada;
10wanda ya ce, “Zan yanke ƙahonin dukan mugaye,