1Tabbatacce Allah mai alheri ne ga Isra’ila,
2Amma game da ni, ƙafafuna suna gab da yin santsi;
3Gama na yi kishin masu girman kai
4Ba sa yin wata fama;
5Ba sa shan wata wahalar da sauran mutane ke sha;
6Saboda girman kai ya zama musu abin wuya;
7Daga mugayen zukatansu laifi kan fito
8Suna ba’a, suna faɗin mugayen abubuwa;
9Bakunansu na cewa sama na su ne,
10Saboda haka mutanensu sun juya gare su
11Suna cewa, “Yaya Allah zai sani?
12Ga yadda mugaye suke,
13Tabbatacce a banza na bar zuciyata da tsabta;
14Dukan yini na sha annoba;
15Da na ce, “Zan faɗa haka,”
16Sa’ad da na yi ƙoƙari in gane wannan,
17sai da na shiga wuri mai tsarki na Allah;
18Tabbatacce ka sa su a ƙasa mai santsi;
19Duba yadda suka hallaka farat ɗaya,
20Kamar yadda mafarki yake sa’ad da mutum ya farka,
21Sa’ad da zuciyata ta ɓaci
22na zama marar azanci da jahili;
23Duk da haka kullum ina tare da kai;
24Ka bishe ni da shawararka,
25Wa nake da shi a sama in ba kai ba?
26Jikina da zuciyata za su iya raunana,
27Waɗanda suke nesa da kai za su hallaka;
28Amma game da ni, yana da kyau in kasance kusa da Allah.