1Ya Ubangiji Allahna, na zo neman mafaka a wurinka;
2in ba haka ba za su yayyage ni kamar zaki
3Ya Ubangiji Allahna, in na yi kuskure
4in na yi mugunta ga wanda yake zaman lafiya da ni
5to, bari abokin gābana yă bi yă kuma cim mini;
6Ka tashi, ya Ubangiji, cikin fushinka;
7Bari taron mutane su taru kewaye da kai.
8bari Ubangiji mai shari’ar mutane.
9Ya Allah mai adalci,
10Garkuwata shi ne Allah Mafi Ɗaukaka,
11Allah alƙali ne mai adalci,
12In mutum bai tuba ba,
13Ya shirya makamansa masu dafi;
14Wanda yake da cikin mugunta
15Wanda ya haƙa rami
16Damuwar da ya ja yakan sāke nannaɗe a kansa;
17Zan gode wa Ubangiji saboda adalcinsa