We Believe JesusFé, Esperança e Nova Vida

Zabura 66

Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ · hauçá

← Zabura 65 Zabura Zabura 67 →

1Ku yi sowa ta farin ciki ga Allah, dukan duniya!

2Ku rera ɗaukaka ga sunansa;

3Ku ce wa Allah, “Ayyukanka da banmamaki suke!

4Dukan duniya sun rusuna a gabanka

5Ku zo ku ga abin da Allah ya yi,

6Ya juya teku zuwa busasshiyar ƙasa,

7Yana mulki har abada ta wurin ikonsa,

8Ku yabi Allahnku, ya mutane,

9ya adana rayukanmu

10Gama kai, ya Allah, ka gwada mu;

11Ka kawo mu cikin kurkuku

12Ka bar mutane suka hau a kawunanmu;

13Zan zo haikalinka da hadayun ƙonawa

14alkawuran da leɓunana suka yi alkawari bakina kuma ya faɗa

15Zan miƙa kitsen dabbobi gare ka

16Ku zo ku saurara, dukanku waɗanda suke tsoron Allah;

17Na yi kuka gare shi da bakina;

18Da a ce na ji daɗin zunubi a zuciyata,

19amma tabbatacce Allah ya saurara

20Yabo ga Allah,

← Zabura 65 Zabura Zabura 67 →