1Ya Allah, kai ne Allahna,
2Na gan ka a wuri mai tsarki
3Domin ƙaunarka ta fi rai kyau,
4Zan yabe ka muddin raina,
5Raina zai ƙoshi kamar da abinci mafi kyau;
6A gadona na tuna da kai;
7Domin kai ne mai taimakona,
8Raina ya manne maka;
9Su da suke neman raina za su hallaka;
10Za a bayar da su ga takobi
11Amma sarki zai yi farin ciki ga Allah;