1Raina na samun hutu a wurin Allah ne kaɗai;
2Shi kaɗai ne dutsena da cetona;
3Har yaushe za ku tasar wa mutum guda?
4Sun kintsa sosai su tumɓuke shi
5Ka nemi hutu, ya raina, a wurin Allah kaɗai;
6Shi ne kaɗai dutsena da cetona;
7Cetona da girmata sun dangana ga Allah ne,62.7 Ko kuwa / Allah Mafi Ɗaukaka shi ne cetona da girmata
8Ku dogara a gare shi a duk lokuta, ya mutane;
9Talakawa dai kamar shaƙar iska suke,
10Kada ku dogara a kan ƙwace
11Abu guda Allah ya ce,
12kuma cewa kai, ya Ubangiji, mai ƙauna ne.