1Ku masu mulki tabbatacce kuna magana daidai?
2Sam, a zuciyarku kuna ƙirƙiro rashin adalci,
3Kai, tun haihuwa mugaye sukan kauce;
4Dafinsu ya yi kamar dafin maciji,
5da ba ya jin muryar gardi,
6Ka kakkarya haƙoran a bakunansu, ya Allah;
7Bari su ɓace kamar ruwa mai wucewa;
8Kamar katantanwun da suke narkewa yayinda suke tafiya,
9Kafin tukwanenka su ji zafin ƙayayyuwa,
10Masu adalci za su yi murna sa’ad da aka rama musu,
11Sa’an nan mutane za su ce,