1Ka yi mini jinƙai,
2Masu ɓata sunana suna bina dukan yini;
3Sa’ad da nake tsoro, zan dogara gare ka.
4Ga Allah wanda maganarsa nake yabo
5Dukan yini sun yi ta juya maganata;
6Sun haɗa baki, sun ɓoye,
7Sam, kada ka bari su kuɓuce;
8Ka lissafta makokina;
9Ta haka abokan gābana za su juya da baya
10Ga Allah, wanda nake yabon maganarsa,
11ga Allah na dogara; ba zan ji tsoro ba.
12Ina ƙarƙashin alkawari gare ka, ya Allah;
13Gama ka cece ni56.13 Ko kuwa raina daga mutuwa