We Believe JesusFé, Esperança e Nova Vida

Zabura 55

Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ · hauçá

← Zabura 54 Zabura Zabura 56 →

1Ka ji addu’ata, ya Allah,

2ka ji ni ka kuma amsa mini.

3hankalina ya tashi saboda yawan surutan masu ƙina,

4Zuciyata tana wahala a cikina;

5Tsoro da rawan jiki sun kama ni;

6Na ce, “Kash, da a ce ina da fikafikan kurciya mana!

7da na tafi can da nisa

8da na hanzarta na tafi wurin mafakata,

9Ka rikitar da mugaye, ya Ubangiji, ka birkitar da maganarsu,

10Dare da rana suna yawo a kan katanga;

11Rundunar hallaka suna aiki a cikin birni;

12Da a ce abokin gāba ne ke zagina,

13Amma kai ne, mutum kamar ni,

14wanda na taɓa jin daɗin zumunci da shi sosai

15Bari mutuwa ta ɗauki abokan gābana ba labari;

16Amma na kira ga Allah,

17Safe, rana da yamma

18Yakan fisshe ni lafiya

19Allah, yana mulki har abada,

20Abokina ya kai wa abokansa hari;

21Maganarsa tana da laushi kamar man zaitun,

22Ku kawo damuwoyinku ga Ubangiji

23Amma kai, ya Allah, za ka kawar da mugaye

← Zabura 54 Zabura Zabura 56 →