1Ka cece ni, ya Allah ta wurin sunanka;
2Ka ji addu’ata, ya Allah;
3Baƙi suna kawo mini hari;
4Tabbatacce Allah ne mai taimakona,
5Bari mugunta ta shaƙe masu magana marar kyau a kaina;
6Zan miƙa hadaya ta yardar rai gare ka;
7Gama ya cece ni daga dukan wahalolina,