1Ka yi mini jinƙai, ya Allah,
2Ka wanke dukan kurakuraina
3Gama ina sane da laifofina
4Kai kaɗai na yi wa zunubi
5Tabbatacce ni mai zunubi ne tun haihuwa
6Tabbatacce kana son gaskiya a sassan ciki;
7Ka tsarkake ni da hizzob, zan kuwa zama tsab;
8Bari in ji farin ciki da murna;
9Ka ɓoye fuskarka daga zunubaina
10Ka halitta zuciya mai tsabta a cikina, ya Allah,
11Kada ka fid da ni daga gabanka
12Ka mayar mini farin cikin cetonka
13Ta haka zan koyar wa masu laifi hanyoyinka,
14Ka cece ni daga laifin jini, ya Allah,
15Ya Ubangiji, ka buɗe leɓunana,
16Ba ka farin ciki a hadaya, ai da na kawo;
17Hadayun Allah su ne karyayyen ruhu;
18Cikin jin daɗinka ka sa Sihiyona ta yi nasara;
19Ta haka za a kasance da hadayu masu adalci,