1Me ya sa kake fariya game da mugunta, kai babban mutum?
2Harshenka kan shirya hallaka;
3Kana ƙaunar mugunta fiye da alheri,
4Kana ƙaunar kowace kalmar cutarwa,
5Tabbatacce Allah zai kai ka ga madawwamiyar hallaka.
6Masu adalci za su ga su ji tsoro;
7“Yanzu, ga mutumin
8Amma ni kamar itace zaitun ne
9Zan yabe ka har abada game da abin da ka yi;