1Maɗaukaki, Allah, Ubangiji,
2Daga Sihiyona, cikakkiya a kyau,
3Allahnmu yana zuwa
4Ya kira sammai da suke bisa,
5“Ku tattara mini shafaffuna,
6Sammai kuwa sun yi shelar adalcinsa
7“Ku ji, ya mutanena, zan kuwa yi magana,
8Ba na tsawata muku saboda hadayunku
9Ba na bukatan bijimi daga turkenku
10gama kowace dabbar kurmi nawa ne,
11Na san kowane tsuntsun da yake a duwatsu
12Da a ce ina jin yunwa ai, ba sai na faɗa muku ba,
13Ina cin naman bijimai ne
14“Ku miƙa hadayar godiya ga Allah,
15ku kira gare ni a ranar wahala;
16Amma ga mugaye, Allah ya ce,
17Kun ƙi umarnina
18Sa’ad da kuka ga ɓarawo, kukan haɗa kai da shi;
19Kuna amfani da bakunanku don mugunta
20Kuna ci gaba da magana a kan ɗan’uwanku
21Kun yi waɗannan abubuwa na kuwa yi shiru;
22“Ku lura da wannan, ku da kuka manta da Allah,
23Shi wanda ya miƙa hadayun godiya yakan girmama ni,