1Akwai magana a cikin zuciyata
2Gama a idanunsa yana ganin kansa wani abu ne
3Kalmomin bakinsa mugaye ne da kuma ruɗu;
4Ko a kan gadonsa ma yana shirya mugunta;
5Ƙaunarka, ya Ubangiji, kan kai sammai,
6Adalcinka yana kama da manyan duwatsu,
7Ina misalin ƙaunarka marar ƙarewa!
8Suna biki a yalwar gidanka;
9Gama a gare ka akwai maɓulɓular rai
10Ka ci gaba da ƙaunarka ga waɗanda suka san ka,
11Kada ka bari ƙafar mai girman kai yă fāɗa mini,
12Dubi yadda masu aikata zunubi suka fāɗi,