1Mai farin ciki ne shi
2Mai farin ciki ne mutumin
3Sa’ad da na yi shiru,
4Gama dare da rana
5Sa’an nan na furta zunubina a gare ka
6Saboda haka bari duk mai tsoron Allah yă yi addu’a gare ka
7Kai ne wurin ɓuyata;
8Zan umarce ka in kuma koyar da kai a hanyar da za ka bi;
9Kada ka zama kamar doki ko doki,
10Azaban mugu da yawa suke,
11Ku yi farin ciki a cikin Ubangiji ku kuma yi murna, ku adalai;