1Zan girmama ka Ya Ubangiji,
2Ya Ubangiji Allahna, na yi kira gare ka don taimako
3Ya Ubangiji, ka dawo da ni daga kabari;
4Ku rera ga Ubangiji, ku tsarkakansa;
5Gama fushinsa na ɗan lokaci ne
6Sa’ad da nake lafiya, na ce,
7Ya Ubangiji, sa’ad da ka yi mini alheri,
8A gare ka, ya Ubangiji, na yi kira;
9“Wace riba ce a hallakata,
10Ka ji, ya Ubangiji, ka kuwa yi mini jinƙai;
11Ka mai da kukata ta zama rawa;
12don zuciyata za tă iya rera gare ka ba kuwa za tă yi shiru ba.