We Believe JesusFé, Esperança e Nova Vida

Zabura 30

Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ · hauçá

← Zabura 29 Zabura Zabura 31 →

1Zan girmama ka Ya Ubangiji,

2Ya Ubangiji Allahna, na yi kira gare ka don taimako

3Ya Ubangiji, ka dawo da ni daga kabari;

4Ku rera ga Ubangiji, ku tsarkakansa;

5Gama fushinsa na ɗan lokaci ne

6Sa’ad da nake lafiya, na ce,

7Ya Ubangiji, sa’ad da ka yi mini alheri,

8A gare ka, ya Ubangiji, na yi kira;

9“Wace riba ce a hallakata,

10Ka ji, ya Ubangiji, ka kuwa yi mini jinƙai;

11Ka mai da kukata ta zama rawa;

12don zuciyata za tă iya rera gare ka ba kuwa za tă yi shiru ba.

← Zabura 29 Zabura Zabura 31 →