1Ya Ubangiji, abokan gābana nawa ne!
2Da yawa suna magana a kaina suna cewa,
3Amma kai ne garkuwa kewaye da ni, ya Ubangiji;
4Ga Ubangiji na yi kuka mai ƙarfi,
5Na kwanta na yi barci;
6Ba zan ji tsoro ko dubu goma
7Ka tashi Ya Ubangiji!
8Daga wurin Ubangiji ne ceto kan zo.