1Me ya sa ƙasashe suke haɗa baki
2Sarakunan duniya sun ɗauki matsayi
3Suna cewa, “Bari mu tsittsinke sarƙoƙinsu,
4Mai zama a kursiyi a sama yana dariya;
5Sa’an nan ya tsawata musu cikin fushinsa
6“Na kafa Sarkina a kan kursiyi
7Sarki ya yi shelar umarnin Ubangiji.
8Ka tambaye ni
9Za ka yi mulkinsu da sandan ƙarfe;
10Saboda haka, ku sarakuna, ku yi wayo;
11Ku bauta wa Ubangiji da tsoro
12Ku sumbaci Ɗan, don kada yă yi fushi