We Believe JesusFé, Esperança e Nova Vida

Zabura 19

Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ · hauçá

← Zabura 18 Zabura Zabura 20 →

1Sammai suna shelar ɗaukakar Allah;

2Kowace rana tana yin jawabi;

3Ba magana, ba kalmar da aka hurta,

4Duk da haka muryarsu tana kaiwa ga dukan duniya,

5wanda yake kamar ango mai fitowa daga rumfarsa,

6Takan taso daga ƙarshen sammai

7Dokar Ubangiji cikakkiya ce,

8Ƙa’idodin Ubangiji daidai ne,

9Tsoron Ubangiji yakan kawo tsabtar zuciya,

10Sun fi zinariya daraja,

11Ta wurinsu ana gargaɗe bawanka;

12Wane ne zai iya rabe kurakuransa?

13Ka kiyaye bawanka daga zunubin ganganci;

14Bari kalmomin bakina da tunanin zuciyata

← Zabura 18 Zabura Zabura 20 →