1Ubangiji ya amsa maka sa’ad da ka yi kira cikin wahala;
2Bari yă aiko maka da taimako daga wuri mai tsarki
3Bari yă tuna da dukan sadakokinka
4Bari yă biya maka bukatan ranka
5Za mu yi sowa ta farin ciki sa’ad da ka yi nasara
6Yanzu na san cewa,
7Waɗansu sun dogara a kekunan yaƙi waɗansu kuma a dawakai,
8Za a durƙusar da su, su kuma fāɗi,
9Ya Ubangiji, ka ba da nasara ga sarki!