1Yabi Ubangiji.149.1 Da Ibraniyanci Hallelu Ya; haka ma a aya 9.
2Bari Isra’ila su yi farin ciki da Mahaliccinsu;
3Bari su yabi sunansa tare da rawa
4Gama Ubangiji yana jin daɗin mutanensa;
5Bari tsarkaka su yi farin ciki a wannan bangirma
6Bari yabon Allah yă kasance a bakunansu
7don su ɗau fansa a kan al’ummai
8don su ɗaura sarakuna da sarƙoƙi,
9don su yi hukuncin da aka rubuta a kansu.