1Zan ɗaukaka ka, ya Allahna, Sarki;
2Kowace rana zan yabe ka
3Ubangiji da girma yake ya kuma cancanci yabo
4Tsara guda za tă yi maganar ayyukanka ga wata tsara;
5Za su yi zancen ɗaukakarka mai daraja,
6Za su yi magana game da ikon ayyukanka masu bantsoro,
7Za su yi bikin yalwar alherinka
8Ubangiji mai alheri da kuma tausayi,
9Ubangiji nagari ne ga duka;
10Dukan abubuwan da ka yi za su yabe ka, ya Ubangiji;
11Za su yi maganar ɗaukakar mulkinka
12saboda dukan mutane su san manyan ayyukanka
13Mulkinka madawwamin mulki ne,
14Ubangiji yana riƙe da dukan waɗanda suka faɗi
15Idanun kowa yana dogara gare ka,
16Ka buɗe hannunka
17Ubangiji mai adalci ne cikin dukan hanyoyinsa
18Ubangiji yana kusa da kowa da ya kira gare shi,
19Yakan cika sha’awar waɗanda suke tsoronsa;
20Ubangiji yakan lura da dukan waɗanda suke ƙaunarsa,
21Bakina zai yi magana cikin yabon Ubangiji.