1Ya Ubangiji, ka ji addu’ata,
2Kada ka gabatar da bawanka a gaban shari’a,
3Abokin gāba yana fafarata,
4Ta haka ƙarfina ya ƙare a cikina
5Na tuna da kwanakin baya
6Na buɗe hannuwana gare ka;
7Ka amsa mini da sauri, ya Ubangiji;
8Bari safiya ta kawo mini maganar ƙaunarka marar ƙarewa,
9Ka cece ni daga abokan gābana, ya Ubangiji,
10Ka koya mini in yi nufinka,
11Saboda sunanka, ya Ubangiji, ka kiyaye raina;
12A cikin ƙaunarka marar ƙarewa, ka rufe bakunan abokan gābana;