We Believe JesusFé, Esperança e Nova Vida

Zabura 140

Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ · hauçá

← Zabura 139 Zabura Zabura 141 →

1Ka cece ni, ya Ubangiji, daga mugaye;

2masu shirya maƙarƙashiya a zukatansu

3Suna sa harsunansu su yi kaifi kamar na maciji;

4Ka kiyaye ni, ya Ubangiji, daga hannuwan mugaye;

5Masu girman kai sun sa mini tarko;

6Ya Ubangiji, na ce maka, “Kai ne Allahna.”

7Ya Ubangiji Mai Iko Duka, mai fansana mai ƙarfi,

8Kada ka biya wa mugaye bukatunsu, ya Ubangiji;

9Bari kawunan waɗanda suka kewaye ni

10Bari garwashin wuta yă zubo a kansu;

11Kada masu ɓata suna su taɓa kahu a ƙasar;

12Na san cewa Ubangiji ya shirya wa matalauta adalci

13Tabbatacce masu adalci za su yabi sunanka

← Zabura 139 Zabura Zabura 141 →