1Ya Ubangiji, ka bincike ni
2Ka san sa’ad da na zauna da sa’ad da na tashi;
3Ka san fitata da kuma kwanciyata;
4Kafin in yi magana da harshena
5Ka kewaye ni, gaba da baya;
6Irin wannan sanin game da ni ya fi ƙarfin magana,
7Ina zan tafi daga Ruhunka?
8In na haura zuwa sammai, kana a can;
9In na tashi a fikafikan safiya,
10can ma hannunka zai bishe ni,
11In na ce, “Tabbatacce duhu zai ɓoye ni
12duhu ma ba zai zama duhu gare ka ba;
13Gama ka halicci ciki-cikina;
14Ina yabonka domin yadda ka yi ni abin tsoro ne da kuma abin mamaki;
15Ƙasusuwana ba a ɓoye suke a gare ka ba
16Idanunka sun ga jikina marar fasali;
17Tunaninka suna da daraja gare ni, ya Allah!
18A ce zan iya ƙirgansu,
19Da kawai za ka kashe mugaye, ya Allah!
20Suna magana game da kai da mugun nufi;
21Ba ina ƙin masu ƙinka ba, ya Ubangiji,
22Ba ni da wani abu da nake musu sai kiyaye kawai;
23Ka bincike ni, ya Allah ka kuma san zuciyata;
24Duba ko akwai wani laifi a cikina,