1A bakin kogunan Babilon muka zauna muka yi kuka
2A can a kan rassan itatuwa
3gama a can masu kamunmu suka sa mu yi waƙoƙi,
4Yaya za mu rera waƙoƙin Ubangiji
5In na manta da ke, ya Urushalima,
6Bari harshena yă manne wa rufin bakina
7Ka tuna, ya Ubangiji, abin da mutanen Edom suka yi
8Ya Diyar Babilon, an ƙaddara ke zuwa hallaka,
9shi da ya ƙwace jariranki