1Har yaushe, ya Ubangiji? Za ka manta da ni har abada ne?
2Har yaushe zan yi kokawa da tunanina
3Ka dube ni ka amsa mini, ya Ubangiji Allahna.
4abokin gābana zai ce, “Na sha ƙarfinsa,”
5Amma na dogara a kan ƙaunarka marar ƙarewa;
6Zan rera ga Ubangiji