1Ka taimaka, Ubangiji, gama masu tsoron Allah ba sa nan kuma;
2Kowa yana yi wa maƙwabcinsa ƙarya;
3Bari Ubangiji yă yanke dukan zaƙin bakinsu
4masu cewa,
5“Saboda danniyar marasa ƙarfi da kuma nishin masu bukata,
6Kalmomin Ubangiji kuwa ba su da kuskure,
7Ya Ubangiji, za ka kiyaye mu lafiya
8Mugaye suna yawo a sake