1Waɗanda suke dogara ga Ubangiji suna kama da Dutsen Sihiyona,
2Kamar duwatsun da sun kewaye Urushalima,
3Sandar mulkin mugaye ba zai ci gaba da kasance
4Ka yi alheri, ya Ubangiji, ga waɗanda suke nagartattu,
5Amma waɗanda suka juye ga karkatattun hanyoyi