1Da ba don Ubangiji ya kasance a gefenmu ba,
2da ba don Ubangiji ya kasance a gefenmu ba
3sa’ad da fushinsu ya ƙuna a kanmu,
4da rigyawa ta kwashe mu,
5Da ruwa mai hauka
6Yabo ya tabbata ga Ubangiji,
7Mun tsira kamar tsuntsu
8Taimakonmu yana a sunan Ubangiji,