We Believe JesusFé, Esperança e Nova Vida

Zabura 109

Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ · hauçá

← Zabura 108 Zabura Zabura 110 →

1Ya Allah, wanda nake yabo,

2gama mugaye da masu ruɗu

3Da kalmomin ƙiyayya sun kewaye ni;

4A maimakon ƙauna sun sāka mini da zargi,

5Sun sāka mini alheri da mugunta,

6Ka naɗa mugun mutum yă yi hamayya da shi;

7Sa’ad da aka yi masa shari’a, bari a same shi da laifi,

8Bari kwanakinsa su zama kaɗan;

9Bari ’ya’yansa su zama marayu

10Bari ’ya’yansa su zama masu yawo suna bara;

11Bari mai binsa bashi yă ƙwace dukan abin da yake da shi;

12Bari kada kowa yă yi masa alheri

13Bari duk zuriyarsa su mutu,

14Bari a tuna da laifin kakanninsa a gaban Ubangiji;

15Bari zunubansu su kasance a gaban Ubangiji kullum,

16Gama bai taɓa yin tunanin yin alheri ba,

17Yana jin daɗin la’antarwa,

18Ya sa la’antarwa kamar rigarsa;

19Bari tă zama kamar mayafin da aka ɗaura kewaye da shi,

20Bari wannan yă zama sakayyar Ubangiji ga masu zargina,

21Amma kai, ya Ubangiji Mai Iko Duka,

22Gama ni matalauci ne mai bukata kuma,

23Na ɓace kamar inuwar yamma;

24Gwiwoyina suna mutuwa saboda azumi;

25Na zama abin dariya ga masu zargina;

26Ka taimake ni, ya Ubangiji Allahna;

27Bari su san cewa hannunka ne,

28Za su iya la’anta, amma kai za ka sa albarka;

29Masu zargina za su sha kunya

30Da bakina zan ɗaukaka Ubangiji sosai;

31Gama yana tsaya a hannun damar mai bukata,

← Zabura 108 Zabura Zabura 110 →