1Zuciyata tsayayyiya ce, ya Allah;
2Ku farka, garaya da molo!
3Zan yabe ka, ya Ubangiji, a cikin al’ummai;
4Gama ƙaunarka da girma take, bisa fiye da sammai;
5A ɗaukaka ka, ya Allah, a bisa sammai,
6Ka cece mu ka kuma taimake mu da hannunka na dama,
7Allah ya yi magana daga wurinsa mai tsarki,
8Gileyad nawa ne, Manasse nawa ne;
9Mowab shi ne kwanon wankina,
10Wa zai kawo ni birni mai katanga?
11Ba kai ba ne, ya Allah, kai da ka ƙi mu
12Ka ba mu taimako a kan abokin gāba,
13Tare da Allah za mu yi nasara,