1Yabi Ubangiji.106.1 Da Ibraniyanci Hallelu Ya; haka kuma a aya 48.
2Wane ne zai furta manyan ayyukan Ubangiji
3Masu albarka ne waɗanda suke yin adalci,
4Ka tuna da ni, ya Ubangiji, sa’ad da ka nuna alheri ga mutanenka,
5don in ji daɗin nasarar zaɓaɓɓunka,
6Mun yi zunubi, kamar yadda kakanninmu suka yi;
7Sa’ad da kakanninmu suke a Masar,
8Duk da haka ya cece su saboda sunansa,
9Ya tsawata wa Jan Teku, ya kuwa bushe;
10Ya cece su daga hannun maƙiyi;
11Ruwaye suka rufe abokan gābansu;
12Sa’an nan suka gaskata alkawarinsa
13Amma nan da nan suka manta abin da ya yi
14A cikin hamada suka bar sha’awarsu ta mamaye su
15Sai ya ba su abin da suka roƙa,
16A sansani suka ji kishin Musa
17Ƙasa ta buɗe ta haɗiye Datan
18Wuta ta ƙuno a cikin mabiyansu;
19A Horeb suka yi ɗan maraƙi
20Suka sauke Ɗaukakarsu
21Suka manta da Allahn da ya cece su,
22mu’ujizai a ƙasar Ham
23Don haka ya ce zai hallaka su,
24Sai suka rena ƙasa mai ni’ima;
25Suka yi gunaguni a tentunansu
26Saboda haka ya rantse musu ya kuma ɗaga hannu
27ya sa zuriyarsu su mutu a cikin al’ummai
28Suka haɗa kai da Ba’al-Feyor
29suka tsokane Ubangiji ya yi fushi ta wurin mugayen ayyukansu,
30Amma Finehas ya miƙe tsaye ya ɗauki mataki,
31An ayana masa wannan a matsayin adalci
32A ruwan Meriba suka ba Ubangiji fushi,
33saboda sun yi tayarwa a kan Ruhun Allah,
34Ba su hallakar da mutanen
35amma suka yi cuɗanya da al’ummai
36Suka yi wa gumakansu sujada,
37Suka miƙa ’ya’yansu maza hadaya
38Suka zub da jini marar laifi,
39Suka ƙazantar da kansu ta wurin abin da suka yi;
40Saboda haka Ubangiji ya yi fushi da mutanensa
41Ya miƙa su ga al’ummai,
42Abokan gābansu suka danne su
43Sau da yawa ya cece su,
44Amma ya lura da wahalarsu
45saboda su ya tuna da alkawarinsa
46Ya sa aka ji tausayinsu
47Ka cece mu, Ubangiji Allahnmu,
48Yabo ga Ubangiji, Allah na Isra’ila,