1Yabi Ubangiji, ya raina;
2Yabi Ubangiji, ya raina,
3wanda yake gafarta dukan zunubai
4wanda ya fanshi ranka daga rami
5Wanda ya ƙosar da kai da abubuwa masu kyau
6Ubangiji yana aikata adalci
7Ya sanar da hanyoyinsa wa Musa,
8Ubangiji mai tausayi ne da kuma alheri,
9Ba zai yi ta zargi ba
10ba ya yin da mu gwargwadon zunubanmu
11Gama kamar yadda sammai suke can bisa duniya,
12kamar yadda gabas yake daga yamma,
13Kamar yadda mahaifi yake jin tausayin ’ya’yansa,
14gama ya san yadda aka yi mu,
15Game da mutum dai, kwanakinsa suna kamar ciyawa
16iska kan hura a kansa sai ya ɓace
17Amma daga madawwami zuwa madawwami
18tare da waɗanda suke kiyaye alkawarinsa
19Ubangiji ya kafa kursiyinsa a sama,
20Yabi Ubangiji, ku mala’ikunsa,
21Yabi Ubangiji, dukanku rundunarsa ta sama,
22Yabi Ubangiji, dukanku ayyukansa