1Ka ji addu’ata, ya Ubangiji;
2Kada ka ɓoye fuskarka daga gare ni
3Gama kwanakina sun ɓace kamar hayaƙi;
4Zuciyata ta kamu da ciwo ta kuma bushe kamar ciyawa;
5Saboda nishina mai ƙarfi
6Ni kamar mujiyar jeji ne,
7Na kwanta a faɗake; na zama
8Dukan yini abokan gābana suna tsokanata;
9Gama ina cin toka a matsayin abincina
10saboda fushinka mai girma,
11Kwanakina suna kamar inuwar yamma;
12Amma kai, ya Ubangiji, kana zaune a kursiyinka har abada;
13Za ka tashi ka kuma ji tausayin Sihiyona,
14Gama duwatsunta suna da daraja ga bayinka;
15Al’ummai za su ji tsoron sunan Ubangiji,
16Gama Ubangiji zai sāke gina Sihiyona
17Zai amsa addu’ar marasa ƙarfi;
18Bari a rubuta wannan don tsara mai zuwa,
19“Ubangiji ya duba ƙasa daga wurinsa mai tsarki a bisa,
20don yă ji nishe-nishen ’yan kurkuku
21Saboda haka za a furta sunan Ubangiji a Sihiyona
22sa’ad da mutane da mulkoki
23Cikin rayuwata, ya karye ƙarfina;
24Sai na ce,
25A farkon fari ka kafa tushen duniya,
26Za su hallaka, amma za ka ci gaba;
27Amma kana nan yadda kake,
28’Ya’yan bayinka za su zauna a gabanka;