1Ɗana, ka kiyaye kalmomina
2Ka kiyaye umarnaina za ka kuwa rayu;
3Ka daure su a yatsotsinka;
4Ka faɗa wa hikima, “Ke ’yar’uwata ce,”
5za su kiyaye ka daga mazinaciya,
6A tagar gidana
7Sai na gani a cikin marasa azanci,
8Yana gangarawa a titi kusa da kusurwarta,
9da magariba, yayinda rana tana fāɗuwa,
10Sai ga mace ta fito don ta sadu da shi,
11(Ba ta jin tsoro, ko kuma kunya,
12wani lokaci a titi, wani lokaci a dandali,
13Sai ta kama shi ta rungume shi
14“Ina da hadaya ta salama a gida;
15Saboda haka na fito don in sadu da kai;
16Na lulluɓe gadona
17Na yayyafa turare a gadona
18Zo, mu sha zurfin ƙauna har safe;
19Mijina ba ya gida;
20Ya ɗauki jakarsa cike da kuɗi
21Da kalmomin rarrashi ta sa ya kauce;
22Nan take, ya bi ta
23sai da kibiya ta soki hantarsa,
24Yanzu fa, ’ya’yana, ku saurare ni;
25Kada ku bar zuciyarku ta juya zuwa hanyoyinta
26Ta zama sanadin fāɗuwar yawanci;
27Gidanta babbar hanya ce zuwa kabari