1Ku saurara ’ya’yana ga koyarwar mahaifinku;
2Ina ba ku sahihiyar koyarwa,
3Sa’ad da nake yaro a gidan mahaifina,
4ya koya mini ya ce,
5Ka nemi hikima, ka nemi fahimi;
6Kada ka ƙyale hikima, za tă kuwa tsare ka;
7Hikima ce mafi girma duka; saboda haka ka nemi hikima.
8Ka ƙaunace ta, za tă ɗaukaka ka;
9Za tă zama kayan ado da za su inganta kanka
10Ka saurara, ɗana, ka yarda da abin da na faɗa,
11Na bishe ka a hanyar hikima
12Sa’ad da kake tafiya, ba abin da zai sa ka tuntuɓe;
13Ka riƙe umarni, kada ka bari yă kuɓuce;
14Kada ka sa ƙafa a kan hanyar mugaye
15Ka guji mugunta, kada ka yi tafiya a kanta;
16Mugaye ba sa iya barci, sai sun aikata mugunta;
17Mugunta da ta’adi
18Hanyar adali kamar fitowar rana ce,
19Amma hanyar mugaye kamar zurfin duhu ne;
20Ɗana, ka kula da abin da nake faɗa,
21Kada ka bari su rabu da kai,
22gama rai ne ga waɗanda suke nemansu
23Fiye da kome duka, ka tsare zuciyarka,
24Ka kau da muguwar magana daga bakinka;
25Bari idanunka su dubi gaba sosai,
26Ka san inda ƙafafunka suke takawa
27Kada ka kauce dama ko hagu;