1Gara matalauci wanda yake marar laifi
2Ba shi da kyau ka kasance da niyya babu sani,
3Wautar mutum kan lalatar da ransa,
4Wadata kan kawo abokai da yawa,
5Mai ba da shaidar ƙarya ba zai tafi babu hukunci ba,
6Kowa na ƙoƙari ya sami farin jini wurin mai mulki,
7’Yan’uwan matalauci sukan guje shi,
8Duk wanda ya sami hikima yana ƙaunar ransa;
9Mai shaidar ƙarya ba zai tafi babu hukunci ba,
10Bai dace da wawa ya yi rayuwa cikin jin daɗi ba,
11Hikimar mutum kan ba shi haƙuri;
12Fushin sarki yana kama da rurin zaki,
13Wawan yaro lalacin mahaifinsa ne,
14Ana gādon dawakai da wadata daga iyaye ne,
15Ragwanci kan jawo zurfin barci,
16Duk wanda ya bi umarnai kan tsare ransa,
17Duk wanda yake kirki ga matalauta yana ba wa Ubangiji bashi ne,
18Ka hori ɗanka, gama yin haka akwai sa zuciya;
19Dole mai zafin rai yă biya tara;
20Ka kasa kunne ga shawara ka kuma yarda da umarni,
21Da yawa ne shirye-shiryen zuciyar mutum,
22Abin da mutum yake sha’awa shi ne ƙauna marar ƙarewa;19.22 Ko kuwa Haɗamar mutum ita ce rashin kunyarsa
23Tsoron Ubangiji yakan kai ga rai.
24Rago kan sa hannunsa a kwano
25Ka bulale mai ba’a, marasa azanci kuwa za su yi la’akari;
26Duk wanda ya yi wa mahaifinsa fashi ya kuma kori mahaifiyarsa
27In ka daina jin umarni, ɗana,
28Mai shaidar da yake malalaci yana wa shari’a ba’a ne,
29An shirya tara saboda masu ba’a ne,