1Mutumin da ba ya abokantaka yakan nema ya cika burinsa ne kaɗai;
2Wawa ba ya sha’awa ya sami fahimta
3Sa’ad da mugunci ya zo, reni ma kan zo,
4Kalmomin bakin mutum suna da zurfi kamar ruwaye,
5Ba shi da kyau ka yi wa mugu alheri
6Leɓunan wawa kan jawo masa faɗa,
7Bakin wawa lalatar da kansa yake yi
8Kalmomin mai gulma kamar abinci mai daɗi suke;
9Wanda yake ragwanci a aikinsa
10Sunan Ubangiji hasumiya ce mai ƙarfi;
11Dukiyar masu arziki ita ce birninsu mai katanga;
12Kafin fāɗuwarsa zuciyar mutum takan yi girman kai,
13Duk wanda yakan ba da amsa kafin ya saurara,
14Sa rai da mutum ke yi kan taimake shi sa’ad da yake ciwo,
15Zuciya mai la’akari kan nemi sani;
16Kyauta kan buɗe hanya wa mai bayarwa
17Wanda ya fara mai da jawabi yakan zama kamar shi ne mai gaskiya,
18Jefa ƙuri’a kan daidaita tsakanin masu faɗa
19Ɗan’uwan da aka yi wa laifi ya fi birni mai katanga wuyan shiryawa,
20Daga abin da baki ya furta ne cikin mutum kan cika;
21Harshe yana da ikon rai da mutuwa,
22Duk wanda ya sami mace ya sami abu mai kyau
23Matalauci kan yi roƙo da taushi,
24Mutum mai abokai masu yawa kan lalace,